iqna

IQNA

kamfanin dillancin labaran iqna
Kamfanin dillancin labaran kur’ani na IQNA ya karbi ‘yan jarida a cikin harsuna 22 masu rai na duniya.
Lambar Labari: 3490505    Ranar Watsawa : 2024/01/20

A Cikin Wani Bayani Na Yanar Da IQNA Ta Dauki Nauyi:
Tehraran (IQNA) A ranar 30 ga watan Yuli ne za a yi nazari a bangarori daban-daban na cin zarafin kur'ani mai tsarki ta fuskar kare hakkin bil'adama na duniya a wani gidan yanar gizo da IKNA ta shirya.
Lambar Labari: 3489554    Ranar Watsawa : 2023/07/29

Bayan buɗe harshen Tajik
(IQNA) An bude shafin harshen Tajik na kamfanin dillancin labaran kur'ani na kasa da kasa (IKNA) a matsayin harshe na 22 na wannan kafar yada labarai a gaban Ayatollah Mohsen Qomi, mataimakin ofishin shugaban kasa na kasa da kasa.
Lambar Labari: 3489136    Ranar Watsawa : 2023/05/14

Tehran (IQNA) Hukumomin Masallacin Harami da Masallacin Nabi sun sanar da kafa darussan haddar kur’ani da darussan addinin Musulunci ga sauran al’umma da kuma yiwuwar shiga wadannan darussa ta hanyar yanar gizo ta dandalin “Minarat al-Haramain”.
Lambar Labari: 3487981    Ranar Watsawa : 2022/10/09

Tehran (IQNA) An fitar da tilawar kur'ani mai tsarki juzu'i na 23 da muryar Qassem Radi'i, makarancin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3487213    Ranar Watsawa : 2022/04/25

Tehran (IQNA) An fitar da tilawar kur'ani mai tsarki juzu'i na 20 da muryar Qassem Radi'i, makarancin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3487201    Ranar Watsawa : 2022/04/22

Tehran (IQNA) An fitar da tilawar kur'ani mai tsarki juzu'i na sha bakwai da muryar Qassem Radi'i, makarancin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3487190    Ranar Watsawa : 2022/04/19

Tehran (IQNA) Kamfanin dillancin labaran kur'ani na iqna ya habarta cewa, a daren jiya ne aka bude shafin yanar gizo na na harshen Portugal a matsayin harshen na ashirin da daya na wannan kafar yada labarai, tare da halartar Mustafa Rostami shugaban ofishin Jagora a bangaren jami'o'i.
Lambar Labari: 3486746    Ranar Watsawa : 2021/12/29

Tehran (IQNA) Fatima Youssef Adli, wata budurwa ce ‘yar kasar Masar wacce ta rubuta kur’ani mai tsarki gaba daya cikin watanni biyar.
Lambar Labari: 3486707    Ranar Watsawa : 2021/12/20

Tehran (IQNA) Daraktan kamfanin "Amira" na kasar Masar "Mohammad Ziab" a hukumance ya sanar da dakatar da nuna fim din a kasar Jordan bayan zanga-zangar da aka yi a kasar.
Lambar Labari: 3486671    Ranar Watsawa : 2021/12/11

Tehran (IQNA) Shugaban Falasdinawa da Paparoma Francis shugaban kiristoci mabiya darikar Katolika na duniya sun gana a fadar Vatican.
Lambar Labari: 3486516    Ranar Watsawa : 2021/11/05

Tehran (IQNA) an kara harshen Malayo a cikin harsunan da kamfanin dillancin labaran iqna yake watsa labaransa.
Lambar Labari: 3486190    Ranar Watsawa : 2021/08/11

Tehran (IQNA) kasar hadaddiyar daular larabawa ta samu ci gaba ta fuskar yawon bude a bangaren abubuwa na halal.
Lambar Labari: 3486155    Ranar Watsawa : 2021/07/31

Tehran (IQNA) A cikin bayanin Harkar musulinci a Najeriya ta bayyana hukuncin sakin Sheikh El-Zakzaky da mai dakinsa a matsayin babbar nasara.
Lambar Labari: 3486150    Ranar Watsawa : 2021/07/29

Tehran (IQNA) kungiyar Hizbullah ta mayar da kakkusar martani dangane da hare-haren da Isra’ila take kaddamarwa kan kasar Syria.
Lambar Labari: 3486132    Ranar Watsawa : 2021/07/23

Tehran (IQNA) an gudanar da taron tunawa da zagayowar lokacin haihuwar Imam Ridha (AS) a Kenya.
Lambar Labari: 3486039    Ranar Watsawa : 2021/06/22

Tehran (IQNA) Ahmad Farouq Musa masani ne dan kasar Malysia, wandaya bayyana Dr. Shari'ati a matsayin mutumin da ya kara fito da kimar musulunci a zamanance.
Lambar Labari: 3486027    Ranar Watsawa : 2021/06/19

Tehran (IQNA) fitaccen masani dan kasar Tunisia ya bayana ranar Quds ta duniya a matsayin ranar tunatarwa dangane da halin Falastinu take ciki.
Lambar Labari: 3485885    Ranar Watsawa : 2021/05/06

Tehran (IQNA) miliyoyin mutane suka ziyarci baje kolin kur'ani kur'ani mai tsarki ta hanyar yanar gizo a ranar farko.
Lambar Labari: 3485868    Ranar Watsawa : 2021/05/02

Mohammad Hussain Hassani:
Tehran (IQNA) Mohammad Hussain Hassani shugaban cibiyar ayyukan kur’ani ta Iran ya jaddada wajabcin yin aiki domin samun zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3485750    Ranar Watsawa : 2021/03/17